Sponsorisé
MDD ta bayyana shakku kan yiwuwar iya gudanar da zaɓe a Sudan ta kudu

Majalisar ɗinkin duniya ta yi gargadin cewa babu alamun samun sauyi a yiwuwar wanzuwar zaman lafiya ko daidaituwar lamurran siyasar Sudan ta kudu a dai dai lokacin da ƙasar ke tunƙarar zaɓe na farko…